Bakonmu A Yau
Malam Isa Sanusi kan kisan fararen hula a jihar Zamfara
- Author: Vários
- Narrator: Vários
- Publisher: Podcast
- Duration: 0:03:31
- More information
Informações:
Synopsis
Kungiyar Amnesty International ta tabbatar da mutuwar mutane 26 sakamakon harin ƴan bindiga a wurin hakar zinaren da ke jihar Zamfara. Daraktan ƙungiyar a Najeriya, Malam Isa Sanusi ne ya tabbatar da haka a tatatunawar da suka yi da Bashir Ibrahim Idris. Ku latsa alamar sautin don sauraron cikakkiyar tattaunawar tasu...........