Bakonmu A Yau
Sanata Ali Ndume kan taron da majalisar dokokin ECOWAS tayi a Lome
- Author: Vários
- Narrator: Vários
- Publisher: Podcast
- Duration: 0:03:23
- More information
Informações:
Synopsis
Majalisar dokokin ƙungiyar ƙasashen ECOWAS ta gudanar da taron ta a Lome da ke ƙasar Togo, wanda ya mayar da hankali kan tsadar sufurin jiragen sama a yankin. Bayan taron, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Sanata Ali Muhammed Ndume, daya daga cikin shugabannin taron. Ku latsa alamar sauti don jin cikakkiyar tattaunawar tasu.............