Bakonmu A Yau
Dakta Garko akan ƙaruwar masu matsalar ƙwaƙalwa a Najeriya
- Author: Vários
- Narrator: Vários
- Publisher: Podcast
- Duration: 0:03:35
- More information
Informações:
Synopsis
Wasu rahotanni a Najeriya na bayani akan karuwar samun mutanen dake fama da rashin lafiyar dake da nasaba da kwakwalwa, sakamakon yanayin rayuwar yau da kullum. Domin sanin tasirin matsalar, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Balarabe Sani Garko na Jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana.